Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Dan majalisar wakilai daga jihar Filato ya rasu

Published

on

Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Jos ta arewa da Bassa Alhaji Haruna Maitala ya rasu sakamakon wani hatsarin mota da ya ritsa da shi a jiya juma’a.

Rahotanni sun ce hatsarin motar ya ritsa da dan majalisar ne akan hanyar Abuja zuwa Jos.

Ya kuma mutu ne a cibiyar lafiya ta gwamnatin tarayya da ke garin Keffi a jihar Nassarwa, sakamakon raunin da ya samu.

Mai magana da yawun dan majalisar, Joseph Audu, ta cikin wata sanarwa da ya fitar, ya shaidawa manema labarai cewa, da safiyar yau Asabar ake sa ran gudanar da jana’izar sa kamar yadda addinin musulunci ya koyar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!