Connect with us

Labarai

Mazauna Darazo su 10 sun rasu sakamakon hatsarin mota

Published

on

Mutane  10 ‘yan asalin Ƙaramar Hukumar Darazo ta Jihar Bauchi suka  rasu sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar  zuwa Bauchi.

 

Hakan  na  kunshe a cikin sanarwar ta’aziyyar da Ofishin Dan Majalisar Tarayya na Darazo da Ganjuwa Mansur Manu Soro, ya fitar.

 

Shugaban Ƙaramar Hukumar Darazo ya kai ziyara Asibitin Koyarwa na Sir Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi domin duba lafiyar waɗanda suka jikkata tare da jajanta wa iyalan mamatan.

 

Tuni aka gudanar da jana’izar mutane biyar daga cikin waɗanda suka rasu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!