Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Dan wasan Kano Pillars ya bata – Malikawa Garu

Published

on

 Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta sanar da batan daya daga cikin ‘yan wasanta mai suna Sunday Chinedu.

Jami’in hulda da jama’a na kungiyar Lurwan Idris Malikawa Garu ne ya sanar da hakan yayin zantawa da freedom Raadio.

A cewarsa tun farko mai hora da ‘yan wasan Pillars Lionel Soccio ya bashi hutun kwanaki hudu da ya ziyarci iyalansa amma sai gashi yanzu sati biyu ke nan ba aji duriyarsa ba.

Rilwan Idris Malikawa ta cikin sanarwar ya kuma ce, Sunday Chinedu bai sanar da kungiyar halin da yake ciki ba saboda haka ne yasa kungiyar ta sanar da batansa.

Marseille ta bude makarantar wasanni a Najeriya

COVID-19: ‘Yan wasan Newcastle sun dawo sansanin daukar horo

A bangare guda shugaban kungiyar ta Kano Pillars Shu’aibu Surajo ya bai wa dan wasan wa’adin kwanaki uku da ya dawo ko kuma a dauki matakin ladaftarwa a kansa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!