Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Dana Air ya yi hatsari a filin jirgi na Lagos

Published

on

Wani jirgin saman kamfanin Dana Air ya yi hatsari a filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke birnin Lagos da safiyar yau Talata.

Rahotanni sun bayyana cewa ba a samu asarar rai ba kamar sakamakon wannan hatsari.

Haka kuma, jaridar Solacebase ta ruwaito cewa har zuwa lokacin da ta fitar da rahoton afkuwar hatsarin ba a samu cikakkun bayanai da game da afkuwar iftila’in ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!