Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Siyasa

Dokar tsaftacce soshiyal midiya ba zata yi tasiri ba – Aminu Mai dawa

Published

on

Fitaccen dan siyasar nan Alhaji Aminu Maidawa Fagge ya bayyana cewa ko kadan dokar tsaftace shafukan sada zumunta da gwamnati tayi ko kadan ba ta magance komai ba.

Maidawa ya bayyana hakan ne ta cikin shirin Kowane Gauta na nan Freedom Radio inda ya bayyana cewa ga hukumomi nan irin su EFCC an kafa su da kyaky-kyawar niyya amma yanzu sun koma aiki ga wani bangare guda daya.

Sannan ya kara da cewa za’a iya yin amfanin da wannan doka wajen hana masu adawa da gwamnati damar bayyana kura-kuran da gwamnati ke tafkawa.

Rubutu masu nasaba:

Shariar Ganduje da Abba: Jamiyyar PDP na zargin sauya Alkalai

Muntari Ishaq ya can-can ci zama kwamishina -Aminu Mai dawa

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!