Connect with us

Labarai

El-Rufai ya shigar da sabuwar kara kan hukumar ICPC

Published

on

Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya shigar da sabuwar kara kan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC, yana neman diyyar Naira biliyan 10.

El-Rufai na zargin hukumar da hana matarsa, Aishatu Asabe da dansa, Abba El-Rufai, ganinsa yayin da yake tsare a hannun hukumar. 

A ƙarar, tsohon gwamnan ya nemi kotu ta tabbatar da cewa hakkokinsa na dan Adam suna nan daram duk da kasancewarsa a tsare.

Ya kuma ce hana iyalansa ganinsa ya hana su kai masa abinci, magunguna da sauran abubuwan bukata.

El-Rufai ya kuma nemi kotu ta ba shi damar ganin iyalansa da lauyoyinsa a lokacin da yake tsare.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!