Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Ƙetare

Faransa ta yi watsi da juyin mulkin Nijar

Published

on

Ma’aikatar harkokin wajen Faransa ta ce, kasar ba ta amince da ikirarin da dakarun sojin Nijar suke yi ba na karbe Iko a kasar bayan hambarar da Gwamnatin Bazoum, inda tace haryanzu a bangaren ta Muhammed Bazoum din ne halastaccen shugaban Jamhuriyar Nijar.

A cewar Faransa Bazoum shine mutumin da al’umma Nijar suka zaba, a don haka tace basu amince da kifar da gwamanatin farar hula da sojin sukai ba, inda tabi sahun sauran kasashen Duniya na kiraye-kirayen ayi gaggawar mayar da kasar hannun farar hula.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!