Connect with us

ilimi

Ganduje ya ƙarawa ma’aikata 187 girma tare da sauke 18

Published

on

Gwamantin jihar Kano, ta yiwa ma’aikata sama da 187 ƙarin girma tare da sauke 18 daga cikin su.

Shugaban ma’aikata na jihar Kano Injiniya Bello Muhammad Ƙiru ne a bayyana hakan a ranar Alhamis.

Matakin ya biyo bayan kammala ziyarar duba ma’aikatan da aka yiwa ƙarin girman.

Ƙiru yace, daga cikin wanda shekarun kammala aikin na su ya cika, akwai ƙananan ma’aikata da kuma manya wanda wa’adain shekarun aiki na 35 ya cika.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!