Connect with us

Labarai

Gwamna Mai Mala na Yobe ya jagoranci buɗe gidan ruwa a Sokoto

Published

on

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya jagoranci buɗe sabon gidan ruwan da Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya samar a garin Dambuwa da ke cikin jihar Sokoto.

 

Ginin gidan ruwan ya zo ne a dai-dai lokacin da al’ummar jihar Sokoto ke fama da matsanancin karancin ruwan sha, wanda ya jawo koke da damuwa daga jama’a.

 

Taron buɗe gidan ya samu halartar muhimman mutane a ciki da wajen jihar, ciki har da Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!