Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Gwamnati ta sake nazari kan dokar kalaman batanci

Published

on

A dai kwanakin baya ne gwamnatin tarayya ta sake yin nazari kan dokar da ta kafa hukumar kula da kafafan yada labarai ta kasa akan kudin dake cin tara na kalaman batanci daga Naira dubu dari biyar zuwa miliyan biyar.

Da yake maida martini kan kalaman da ake yadawa kan yawan kudin da aka kara a wata kafar Talabijin, ministan yada labarai Alhaji Lai Mohammed ya ce an sake nazarin sabon kudin tarar ne don ya zama izina ga kafafan yada labarai dake yada kalaman batanci.

Da yake buga misali da kisan kiyashin da aka yi a kasashen Ruwanda da Bosnia Herzegovina da kuma Combodia Lai Muhammed ya ce kalaman batanci ne ya rura wutar rikicin, a don haka ya zama wajibi gwamnatin tarayya ta managance wannan matsalar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!