Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Za’a samar da kwalejin horar da ‘yan sanda a Nasarawa

Published

on

Bulaliyar majalisar jihar Nasarawa Mohammed Muluku ya bayyana in horar da ‘yan sanda a karamar hukumar Eggon a jihar zai shawo kan matsalar tsaro da ya addabbi jihar.

Mohammed Muluku ya ce ya zama wajibi a yabawa gwamnatin tarayya sabo da samar da kwalejin a mazabar Enduhu yana mai cewa al’ummar ta Nasarawa za su cigaba da baiwa gwamnatin tarayya goyan baya.

A dai kwanakin bayan ne gwamnatin tarayya ta amince da kafa kwalejin horar da jami’an ‘yan sanda a jihar ta Nasarawa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!