Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Jigawa

Gwamnatin Jigawa ta nemi Buhari ya cika alƙawari

Published

on

Gwamnatin jihar Jigawa ta nemi gwamnatin tarayya kan ta kammala cika alƙawarin da ta yi na tallafin takin zamani ga manoman da suka gamu da iftala’in ambaliyar ruwa a shekarar 2018.

Mataimakin gwamnan jihar Alhaji Umar Namadi ne ya bayyana hakan lokacin da ministar jin ƙai da walwalar jama’a Hajiya Sadiya Umar Farouk ta kai ziyarar jaje ga gwamnatin jihar kan ambaliyar ruwa da aka samu a wasu sassan jihar.

Mataimakin gwamnan ya miƙa godiyarsa ga shugaban ƙasa Buhari da ministar jin ƙan bisa irin kulawar da suke bai wa jihar Jigawa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!