Labaran Freedom
Gwamnatin Kano ta amince a dawo da marayun da aka kora daga gidan Marayu
![](https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2022/11/GOV-ABDULLAHI-GANDUJE.jpg)
Gwamnatin jihar Kano ta amince da a dawo da zaurawan marayun da ta kora daga gidan marayu na Kofar Nasarawa bayan samunsu da karya dokokin gidan.
Danna alamar sauti domin jin cikakken rahoton.
Rahoto: Yusuf Ali Abdallah
You must be logged in to post a comment Login