Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Gwamnatin Kano ta zama ta ƴan sane – Farfesa Labɗo

Published

on

Fitaccen malamin nan Farfesa Umar Labɗo ya soki Gwamnatin Kano kan zaftare albashin ma’aikata da kuɗin ƴan fansho.

Ta cikin wani saƙo da ya wallafa a ranar Juma’a ta shafinsa na Facebook.

Farfesa Labɗo ya ce, “Gwamnatin Kano ta zama Gwamnatin ƴan sane, tana yiwa ma’aikata da ƴan fansho yankan aljihu”.

Tuni mabiyansa suka fara bayyana ra’ayoyinsu a kai, kamar yadda zaku gani a ƙasa.

Gwamnatin Kano ta zama gwamnatin ‘yan sane; tana yi wa ma’aikata da ‘yan fansho yankan aljihu.

Posted by Umar Labdo Muhammad on Thursday, 24 December 2020

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!