Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ina fatan mutuwa ta zama silar sulhun Kwankwaso da Ganduje – Ɗan Sarauniya

Published

on

Tsohon kwamishinan ayyuka a gwamnatin Kano Engr. Mu’azu Magaji Ɗan Sarauniya ya ce yana fatan rasuwar mahaifin Kwankwaso ta zamo silar samun daidaito tsakaninsa da Ganduje.

A cikin wani saƙo da ya wallafa ta shafinsa na Facebook, ya ce, tushen samun saɓani tsakanin Kwankwaso da Ganduje shi ne lokacin rasuwar mahaifiyar Ganduje.

A don haka ya ce, yana roƙon Allah ya sanya wannan rasuwar ta mahaifin Kwankwaso ta zamo silar haɗin kai tsakaninsu.

Tuni dai masu bibiyar Ɗan Sarauniya suka fara yin tsokaci a kai, kamar yadda zaku gani a ƙasa.

Ya Allah, Ya Allah, Ya Allah…
Kamar yadda ka jarabi bayinka da Sabani a lokacin rasuwar mahaifiyar HE AU Ganduje,…

Posted by Muaz Magaji on Friday, 25 December 2020

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!