Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Bidiyo

Har yanzu ina kewar kalaman Soyayyar Rahma Sadau – Saurayin Ƙuruciya

Published

on

Matashin Ɗan Jarida kuma tsohon saurayin Jaruma Rahma Sadau lokacin ƙuruciya Shu’aibu Abdullahi ya bayyana cewar har yanzu yana kewar Soyayyar da suka yi a makarantar Sakandire.

Shu’aibu ya ce, yana tuno irin wayar dare da suka sha yi wato ‘Free Call’ da kuma yadda take rubuta sunansa a salon soyayya.

Matashin ɗan jaridar wanda kuma ƙwararren mai amfani da kafafen sada zumunta ne ya bayyana hakan a filinmu na Jaruman Facebook da ke kawo muku hira da fitattun mawallafan dandalin.

Ku kalli cikakken shirin a nan.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!