Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Hauhawar farashin fetur: Pdp ta bukaci rage farashi

Published

on

Jam’iyyar PDP ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya bada umarnin dawo da farashin man fetur kamar yadda yake a baya.

 

Hakan na cikin wata sanarwa ce da mai magana da yawun jam’iyyar Kola Ologbondiyan ya fitar a Abuja.

 

Sanarwar ta ce ta ruwaito jam’iyyar na cewa ba daidai bane a ce a lokaci irin wannan da jama’a ke fama da rayuwa sannan ayi musu karin farashin man fetur.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!