Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Huduba : Musulmai su dinga amfani da kafar sada zumunta

Published

on

Limamin masallacin Abdullahi bini Abbas dake unguwar Sani Mainagge Malam Abubakar  Abdussalam Muhammad ya yi kira ga Mutane su zama masu yin amfani da kafar sada zumunta ta zamani wajan neman rahamar Ubangiji duba da ita hanyace da mutum ya ke kaita daga shi sai mahaliccinsa.

Malamin ya yi kiran ne ta cikin hudubar idin babbar sallah ta da aka gudanar a yau juma’a.

Haka haka Kuma mutune su zama masu aikata abunda sukasan zasu iya amsawa a gaban Al—– a kafafen sada zumunta

Malam Abubakar ya kara da cewar wajibi ne mutane su zama masu bin shugabaninsu inhar basu zama masu dora mutane a hanyar da addinin musulunci ya tanadar ba su kuma shugabanni ya zama dole suyi adalci.

Wakiliyar mu Aisha Shehu Kabara ta ruwaito cewar Limamin ya ce koda shugaban ya kasance mai laifi a bayyane ya kamata mutane su nema masa shirya tare da bin hanyoyin da zasu rika nuna masa cewar yana aikata wani laifi batare da sun aibatashi ba ko bijire masa.

 

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!