Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Hukumar Civil Defence ta cafke matasa fiye da 70 dauke da makamai

Published

on

Hukumar tsaro ta Civil Defence shiyyar Kano ta ce, ta kama matasa su fiye da 70 da tarin makamai da ake zargin su da tayar da hankalin al’umma da fashe fashen motoci harma da ƙona su.

Jami’in hulda da jama’a na hukumar DSC Ibrahim Idris Abdullahi ne ya bayyana hakan da yammacin yau Alhamis yayin taron manema labarai da hukumar ta gudanar a shalkwatar hukumar da ke kan titin zuwa Zaria.

Ya ƙara da cewa za su ci gaba da baza jami’ai domin kama duk wasu masu tada zaune tsaye.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!