Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Hukumar JAMB ta ce kaso ashirin da biyar cikin dari ne suka samu nassara a jarabawarsu

Published

on

Hukumar JAMB da ke shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta kasa, ta ce; kasa da kaso ashirin da biyar cikin dari na dalibai da suka rubuta jarabawar UTME a cikin wannan shekara ne kawai suka samu sakamako mai kyau.

 

Shugaban hukumar farfesa Ishaq Oloyede ne ya bayyana hakan, yayin wani taron tsara manufofin aiki wanda ya gudana a jihar Osun a jiya Talata.

 

Ya ce, dalibai miliyan daya da dubu dari shida uku da dari daya da tamanin da daya ne suka rubuta jarabawar yayin da dubu dari hudu da goma sha hudu da dari shida da casa’in da shida ne suka samu sakamakon maki sama da dari biyu.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!