Connect with us

Labarai

Hukumar KAROTA ta kama Direban da ya kade jami’inta

Published

on

Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano Karota ta samu nasarar kama Direban daya kade jami’in ta mai suna Nasiru Abdullahi a sashin su dake Danbatta wanda ya yi sanadiyyar samun raunika a jikinsa.

 

Mai magana da yawun hukumar Malam Abubakar Ibrahim Sharada, ne ya bayyana hakan ta cikin wani sakon murya da ya aiko wa Freedom Radiyo.

 

Ya kara de cewa, za su gurfanar da mutumin a gaban kotu domin girbar abin da ya aikata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!