Connect with us

Labarai

NAWOJ ta taya Correspondent Chapel murnar kammala gyaran ofishinta

Published

on

Ƙungiyar ƴan Jarida mata ta Najeriya reshen jihar Kano NAWOJ, ta taya ƙungiyar ƴan jarida masu aikewa da labarai reshen jihar kano murnar kammala gyaran ofishinsu, ƙarƙashin jagorancin Kwamared Murtala Adewale.

 

NAWOJ Kano ta yaba da ƙoƙarin shugabancin bisa inganta yanayin aiki da samar da kyakkyawan muhalli ga ‘yan jarida, domin kara bunkasa kwarewa da aikin jarida.

 

Shugabar ƙungiyar Sayyada Bahijja malam Kabara ce, ta bayyana hakan a wani sakon murya da ta aiko wa Freedom Radio ta hannun mataimakiyar Sakariyar kungiyar Kwamrade Aisha Muhammad Yalleman.

 

Ƙungiyar ta bayyana gyaran ofishin a matsayin wani abin a yaba, wanda zai samar da yanayi mai kyau da jin dadi ga ‘yan jarida wajen gudanar da ayyukansu yadda ya kamata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!