Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Jagoranci jam’iyyar PDP za ta shirya zanga-zanga a ofishin jakadancin Amurka a Abuja

Published

on

Jagorancin jam’iyyar PDP ya shirya gudanar da zanga-zanga a ofishin jakadancin Amurka dake Abuja.

Zanga-zangar wanda ba zai rasa nasaba da dakatar da babban mai joji na kasa ba, da shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi a makon da ya gabata yayi ba, jam’iyyar ta shirya yin hakan ne don jawo hankalin kasashen duniya kan matakin da shugaban kasa ya dauka da kuma jam’iyyar sa mai mulki.

Wata majiya da ta nemi a sakaya sunan ta, ta ce jagororin jam’iyyar za su gudanar da zanga-zangar ne da nufin jawo hankalin jakadun kasashen waje a nan kasar kan rashin mutuntun doka da shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Muna dauke da cikakken bayani a labarum mu na gaba kan wannan batun.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!