Connect with us

Labarai

Jigawa ce ta fi kowace jiha wajen gurfanar da mutanen da ake zargi da yin fyade- Shugaban ICPC

Published

on

Shugaban hukumar yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya ICPC Dakta  Musa Adamu Aliyu, SAN ya ce jihar Jigawa ce ta fi kowace jiha wajen gurfanar da mutanen da ake zargi da aikata fyaɗe a duk faɗin Najeriya.

 

Dakta Musa Adamu Aliyu, ya bayyana hakan ne yayin taron masu ruwa da tsaki da kungiyar lauyoyi ta Najeriya NBA a birnin  tarayya Abuja.

 

A cewar sa, daga shekarar  2019 zuwa 2023  jihar Jigawa  ce kan gaba inda ta fi samun masu aikita laifukan fyade.

 

Haka kuma shugaban na ICPC, ya bukaci lauyoyi da su kara jajircewa wajen tabbatar da ana yanke wa masu aikata laifukan fyade hukunci dai-dai da abinda suka aikata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!