Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

John Terry ya bar Aston Villa don neman aikin manaja

Published

on

John Terry ya bar matsayinsa na mataimakin mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Aston Villa bayan shafe shekaru uku a kungiyar.

Terry mai shekaru 40, yazo Villa ne a matsayin dan wasa a shekara 2017 har zama kyaftin.

Ya buga wasanni 32 a kungiyar a kakar wasa ta 2017 zuwa 2018 kafin daga baya ya zama mataimaki ga mai horarwa Dean Smith a watan Oktoban 2018.

Terry ya taimakawa Smith wajen samun ci gaba a gasar Championship a watan Mayun 2019.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!