Connect with us

Labaran Kano

Kano Pillars ta jajantawa dan wasanta Rahakku .

Published

on

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta mika sakon ta’aziyyar ta ga dan wasanta Rahakku Adamu, wanda dan sa Muhammad Rahakku, ya  rasu a ranar talatar data gabata.

A  wata sanarwa da kakakin kungiyar Rilawanu Idris Malikawa Garu, ya sakawa hannu kuma aka saka a shafin Twitter na kungiyar, sanarwar ta nuna alhinin dukkanin ‘yan tawagar kungiyar tare da mika ta’aziyyar su ga iyalin dan wasan.

Labarai masu alaka.

Kano Pillars ta samu nasara karon farko a kakar wasanni ta bana

Tsohon mai horas da Kano Pillars ya rasu

Haka zalika sanarawar tayi addu’ar samun rahama da dacewa ga marigayin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!