Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Ƙetare

Ketare: Sama da mutane miliyan uku ne zasu kada kuri’a a zaben kasar Saliyo

Published

on

 

Fiye da mutune miliyan uku ne ake sa ran za su kada kuri’a domin zaɓen shugaban kasa da ‘yan majalisar dokoki da kuma na kananan hukumomi, a Kasar Saliyo.

Wannan dai shi ne zaɓe na biyar tun bayan kawo karshen yaƙin basasar kasar wato shekaru 21 da suka gabata.

Shugaba Julius Maada Bio da ke neman sake tsayawa na tsawon shekaru biyar, zai fatata ne da wasu ‘yan takara 12, amma masana sun ce babban abokin hamayyarsa shi ne Dr Samura Kamara, wanda ya zo na biyu a zaɓen shugaban kasar da aka yi a 2018.

 

Rahoto: Ahmad Kabo Idris

 

 

 

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!