Connect with us

Labaran Kano

Kungiyar ASUU reshen Jami’o’in BUK da Northwest sun gudanar da zanga-zangar lumana

Published

on

Kungiyar malaman jami’oi ta kasa ASUU ta bukaci gwamnatin tarayya da ta biya su hakkokin su tare da aiwatar da wasu aikace aikace da jami’oin kasar nan ke bukata ko kuma su dauki matakin Tafiya yajin aiki.

Hakan na zuwa ne yayin wata zanga-zangar lumana da shugabanin kungiyoyin suka gabatar a dukkan jami’oin kasar nan.

Freedom Radio ta ziyarci Jami’ar Bayero data North West a nan Kano dan ganin yadda zanga-zangar  ta gudana inda taga malaman sun daga kwalaye na nura rashin jin dadinsu kan rashin cika musu alkawurrra da gwamnatin tayi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!