Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Malam Abduljabbar Kabara ya dakatar da lauyansa

Published

on

Malam Abduljabbar Shiek Nasir Kabara, ya dakatar da lauyan da yake kare shi a kotun ɗaukaka ƙara.

Yayin zaman Kotun na yau Laraba ƙarkashin jagorancin Mai shari’a Nasir Saminu, an gabatar da takardar dakatar da lauyan wadda Malamin ya sanya wa hannu a ranar 10 ga wannan watan da muke ciki na Mayu.

Sai dai lauyoyin gwamnati sun nemi kotu ta kori neman, tare kuma da buƙatar gyara a kan bayanan da kotun baya ta yi amfani da su wajen yanke masa hukuncin kisa.

Sai dai, kotun ba ta karɓi rokon lauyoyin gwamnati ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!