Connect with us

Ƙetare

Mamakon ruwan sama ya lalata gonaki da dama a birnin Damagaram

Published

on

Rahotonni na nuni da cewar mamakon ruwan sama mai dauke da ƙanƙara da wasu yankunan jihar Damagaram na Jamhuriyyar Nijar ya fuskanta ya lalata tarin gonaki da ilahirin shukokin da aka yi.

 

Kafar yada labarai ta RFI ta rawaito cewa, a kalla garuruwa kusan 20 ne lamarin ya shafa a yankin na Damagaran.

Lamarin da ya jefa iyalai da dama cikin damuwa sakamakon asarar da suka tafka.

 

A cewar rahoton lamarin ya farune sakamakon ruwan saman da aka wuni ana yin sa a jiya Lahadi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!