Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Mane ba zai wakilci Senegal ba a gasar kofin Duniya Qatar 2022

Published

on

Ƙasar Senegal ta tabbatar da cewa ɗan wasan ta na gaba Sadio Mane ba zai buga kofin Duniya ba.

Ta cikin sanarwar da ƙasar ta fitar a Alhamis 17, ga Nuwamba 2022 hukumar ƙwallon ƙasar tace hakan ya biyo bayan raunin da ɗan wasan ya samu a wasan ƙungiyar sa ta Bayern Munich.

Ɗan wasan ya janye daga cikin tawagar inda za’ayi masa tiyata a raunin da ya samu.

A baya ƙasar ta Senegal ta saka sunan sa a cikin tawagar ta daga cikin ‘yan wasan da zasu taka mata leda a gasar ta bana 2022.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!