Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Masu garkuwa sun kashe dan majalisa a Bauchi

Published

on

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun hallaka dan majalisa mai wakiltar kananan hukumomin Baraza da Dass dake jihar Bauchi Alhaji Musa Mante a ranar Alhamis.

Rahotani sun bayyana cewa bayan hallaka Dan majalisar ‘yan bindigar sun kuma yi garkuwa da matansa guda biyu da kuma Dan sa daya, a gidansa dake karamar hukumar ta Dass.

Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Bauschi DSP Ahmed Wakil ya tabbatar da faruwar lamarin.

DSP Ahmad Wakil y ace, tuni suka baza jami’an su domin gano wadannan suka aikata.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!