Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Mata nada rawar takawa a fanin Noma- SASAKAWA

Published

on

Ƙungiyar bunƙasa noma ta Afrika SASAKAWA, ta bayyana cewa mata nada muhimmiyar rawa da za su taka wajen haɓɓaka harkokin noma a Najeriya.

Ƙungiyar ta bayyana hakan mlne ta cikin wata sanarwa da ta fitar mai alaƙa da Bikin ranar mata ta bana.

Sanarwar mai ɗauke da sa hannun mai magana da yawun ƙungiyar Moses Nongoatse, ta ƙara da cewa SASAKAWA za ta tallafa wa mata musamman a bangaren harkokin noma har ma da sarrafa abinci.

Moses Nongoatse, ya kuma ce, majalisar dinkin duniya ce ta ƙirƙiri bikin ranar Mata ta duniya domin ya bawa mata akan irin rawar da suke takawa a fannoni da dama kamar kasuwanci da Al’adu da Siyasa da sauransu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!