Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Zamu inganta noman kayan lambu Sasakawa

Published

on

Kungiyar nan da ke rajin kawo ci gaba akan harkokin noma a Afrika wato SASAKAWA da kuma hadin gwiwar Bankin Muslunchi tace samar da sabbin dabarun noman kayan lambu hanya ce da za ta habaka tattalin arzikin jihar Kano.

Shugaban kungiyar na Kano Abdulrashid Hamisu Kofar Mata ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da kungiyar ta fitar.

Kofar Mata ya ce, a yanzu haka sun horas da manoma dabarun noman rani, kuma za su ci gaba da bada horon ga manoma, domin samun yabanya mai yawa.

Ya ƙara da cewa kungiyar na ci gaba da bincike kan samarwa manoma iraruwa masu kyawu da inganci.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!