Connect with us

Labarai

Matatar Dangote ta sake rage farashin man fetur

Published

on

Matatar mai ta Dangote ta sanar da rage farashin man fetur ga dillalai da kimanin Naira 50 kan kowace lita, bayan faduwar farashin danyen mai a kasuwanar duniya.

 

A cewar sanarwar da kamfanin ya aike wa abokan hulɗarsa, an rage farashin daga Naira 1,175 zuwa Naira 1,125 kan kowace lita.

 

Kamfanin ya danganta wannan ragi da sulhun da aka cimma tsakanin Amurka da Iran bayan yakin da ya ɓarke a yankin Gabas ta Tsakiya, wanda ya taimaka wajen rage farashin makamashi a duniya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!