Connect with us

Kowane Gauta

Matsala ce babba cire tallafin man fetur a Najeriya – Babangida Lamido

Published

on

Alhaji Babangida Lamido na jam’iyyar APC yace bai kamata a janye tallafin man fetur ba,  kamata ya yi gwamnatin kasa ta wayarwa da talakawa kai kan alfanun hakan.

Babangida Lamido ya bayyana haka ne ta cikin shirin Kowane Gauta na gidan radio Freedom Kano.

Ya kara da cewa cire tallafin man fetur zai taimaka sosai wajen jefa rayuwar al’ummar kasa cikin mawuyacin hali wanda dama a yanzu mutane musamman talakwa dake cigaba da shan wahalar rayuwa a yanzu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!