Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Mun amince da sabon canjin ‘yan wasa a fili – LMC

Published

on

Kamfanin shirya gasar cin kofin kwararru ta Najeriya wato LMC ya tabbatar da amincewa da yin canjin ‘yan wasan sau biyar yayin gudanar da gasar NPFL a kakar wasa ta 2020/2021.

A dai farkon watan Oktoba da muke ciki ne hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF ta bada damar dawowa ci gaba da gasar ta NPFL ranar 15 ga watan Nuwamba bayan da aka dakatar da wasanni tsawon watanni 8 sakamakon cutar COVID-19.

LMC: An saka sharuda ga kungiyoyi a kan dawowa gasar

LMC za ta wayar da kan kungiyoyi a kan lasisi

Shugaban kamfanin na LMC Shehu Dikko ya ce a kowane lokaci dan wasa ka iya samun rauni duba da yadda aka dade ba tare da yin wasanni ba, hakan ne ya saka aka bada damar yin canji har sau biyar ga kowace kungiya.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!