Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Mun samu nutsuwa sakamakon sakin daliban Tagina – UNICEF

Published

on

 


Asusun tallafawa Ƙananan yara na Majalisar ɗinkin duniya UNICEF, ya ce ya samu nutsuwa bayan da masu garkuwa da mutane suka saki ɗaliban makarantar Salihu Tanko Islamiya da ke Tagina.

Hakan na cikin wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar a nan Kano Samuel Kaalu ya fitar a birinin Dutsen jihar Jigawa.

UNICEF ta ce tun bayan shafe tsawon kwanaki tamanin da takwas da daliban sukai a hannunsu masu garkuwa da mutane ba su samu nutuswa ba.

Hukumar ta bayyana takaicin ta kan yadda masu garkuwa da mutane suka mayar da makarantu wajen neman kudaden fansa ta hanyar yin garkuwa da ɗalibai.

Asusun UNICEF ya bukaci hukumomin da abin ya shafa dasu mayar da hankali wajen ganin sun samar da tsaro ga makarantun dake fadin ƙasar nan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!