Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Muna dab da samar da cibiyoyin lafiya a matakin farko na zamani a jihohi 36 – Buhari

Published

on

Gwamnatin tarayya ta ce, ta kammala shirin ta na samar da cibiyoyin kula da lafiya a matakin farko na zamani a jihohin ƙasar 36.

Ministan lafiya Dakta Osagie Ehanire ne ya bayyana hakan, lokacin da yake ƙaddamar da shugabannin kwamitin da za su kula da cibiyoyin lafiya a yankin kudu maso yammacin ƙasar nan.

Ehanire ya ce, cibiyoyin lafiya a matakin farko na zamani, za a samar musu da dukkanin kayan aiki na zamani, da ƙwararrun ma’aikata don su yi daidai da buƙata.

Ministan ya kuma ce, za a samar da su a yankuna mafi kusa da al’umma ta yadda za su taimaka wajen bada agajin gaggawa ga al’umma.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!