Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kasuwanci

Muna kan Bakanmu na yajin aiki- Kungiyoyin kwadago

Published

on

Kungiyar kwadago ta kasa NLC da takwararta ta TUC, sun bayyana cewa, suna nan a kan bakansu na ci gaba da yajin aiki yayin da ake ci gaba da tattaunawa kan bukatunsu.

Kungiyoyin sun bayyana hakan ne ta cikin wani sako da suka wallafa a shafin X.

Sakon na kungiyoyin kwadago, ya kuma bayyana cewa, za a ci gaba da zama cikin yajin aikin har sai an kammala tattaunawar yau Talata da za a tsefe matsayar da aka cimma a daren jiya Litinin tsakanin gwamnatin tarayya da shugabannin kungiyoyin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!