Connect with us

Kiwon Lafiya

Najeriya ce kan gaba a yawan yara masu cutar Yunwa a Afirka- UNICEF

Published

on

Asusun tallafa wa kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, ya ce, Najeriya ce kasar da ta fi kowacce yawan yara masu fama da cutar karancin abinci mai gina jiki da ake kira da Tamowa a kaf nahiyar Afirka.

Asusun ya bayyana hakan ne a shafin sa na yanar gizo a ranar Talata, inda ya kara da cewa yara biyu cikin duk guda 10 na fama da matsalar rashin abinci mai gina jiki.

Haka kuma, ya kara da cewa, kimanin yara miliyan biyu ne ke fama da matsanancin rashin abinci mai gina jiki a Najeriya, kuma ita ce kasa ta biyu a yawan  kananan yara a duniya masu dauke da cutar ta Tamowa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!