Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Najeriya ta rasa yan kasar ta guda biyu a hatsarin jirgin saman kasar Ethopia

Published

on

Majalisar dokoki ta kasar Habasha ta sanar da zaman makoki kwana guda bayan jirgin kasar kirar Boeing 737 yayi hatsari da ya taso daga kasar ya nufi kasar Kenya.

Fasinjoji fiye da 30 ne a cikin sa ciki har da ma’aikatan majalisar dinkin duniya 19.

Sauran su ne akwai masana da likitoci da malaman jami’I’o har fa da fitaccen marubucin nan na kasar nan Pius Adesanmi dake kasar Kanada na cikin jirgin

Haka zalika firaministan kasar Slobakiya Anton Hrnko ya tabbatar da cewar, mai dakin sa da ‘ya’yan sa biyu na cikin jirgin. Har ila yau firaministan kasar Ethopia Abiy Ahmed yayi alkawarin wallafa dalilan da suka sanya jirgin ya yi hadari

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!