Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Noma: matasa za su iya dawo da tattalin arzikin kasar nan ta hanyar Noma – IITA

Published

on

Cibiyar bincike Kan harkokin noma a kasashe masu zafi IITA ta ce, shigowar matasa a harkokin noma zai farfado da tattalin arzikin Najeriya.

 

Shugaban cibiyar Dr Kenton Dashiell ne ya bayyana hakan a yayin zantawar sa da manema labarai, a wajen taron wayar da kan matasa kan harkokin noma.

 

Dr Kenton Dashiell ya ce, taron zai taimaka wajen wayar da kan matasa kan mahimmanci noma don samar da yabanya mai kyau.

 

“Matasa su ne kashin bayan kowace al’umma, don haka matukar suka rungumi noma za a samu ci gaba”.

 

 Dr Kenton Dashiell ya kuma ce, akwai abubuwa da za su fitar don tallafawa matasa a kan harka noma.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!