Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Onuachu ya lashe lambar yabo ta takalmin Ebony

Published

on

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Najeriya, Paul Onuachu ya lashe kyautar dan wasan da yafi kowa zura kwallo a ‘yan wasan Afrika dake taka leda a nahiyar Turai.

Yanzu haka dai Onuachu ya na taka leda ne a kungiyar kwallon kafa ta Genk dake kasar Belgian.

Dan wasan mai shekara 27 ya yi nasarar jefa kwallo 33 a gasar ajin kwararru ta Belgian wato Pro-League da aka kammala a bana.

Onuachu ya zama dan Najeriya na farko da ya lashe kyautar bayan shekaru 25 da Celestine Babayaro ya taba samun kyautar yayin da yake buga wasa a kungiyar Anderlecht a 1996.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!