Babban bankin kasa CBN ya sanya wa’adin shekaru biyar ga dukkanin bankunan kasar nan kafin su lalata dukkanin wani cakin kudi da abokan huldar su suka...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da shugabanin jam’iyyar APC da kuma wasu gwamnonin jam’iyyar a dai-dai lokacin da mambobin ke kakar ficewa daga cikinta. Dukkanin...
Kungiyar kare hakkil bil’adama ta Amnesty International ta ce mutane 371 aka kashe a Jihar Zamfara daga watan Janairun bana zuwa yanzu, sannan daruruwan mutane suka...
Rundunar Sojin kasar nan ta baiwa gamayyar kungiyoyin sa-kai na Mafarauta da na Vigilante a Jihar Borno tabbacin cewa a shirye take ta hada hannu da...
Hukumar agajin gaggawa ta kasa NEMA reshen Jihar Kano, ta bukaci al’ummar jihar Kano da na Jigawa, da ke wuraren da ake fuskantar barazanar ambaliyar ruwada...
Shugaban majalisar Dattijai Sanata Abubakar Bukola Saraki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC a yau Talata. Cikin wata sanarwa da ya sanya a shafin sa...
Mai shari’a Ben Iheka na babbar kotun jihar Imo ya dakatar kwamitin da babban jojin jihar Paschal Nnadi ya kafa da kuma shugaban majalisar dokokin jihar...
Hukumar EFCC ta yi holin wasu manyan jami’an hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC na jihar Ogun a gaban babbar kotun jihar Legas saboda...
Babban hafsan sojin kasa na Najeriya Yusuf Tukur Buratai, ya amince da kafa sansanonin gudanar da aiki guda biyar karkashin runduna ta 82 dake jihar Enugu....
Rundunar sojin kasar nan tayi sauyin wuraren aiki ga wasu manyan jami’an ta da ke sassa daban-daban da nufin kara tsaurara matakan tsaro a fadin kasar...