Ministan kasafin kudi da tsare-tsare na Najeriya, Udoma Udo Udoma ya ce, akwai yiwuwar tattalin arzikin kasar zai karu da fiye da kashi uku a bana...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta Najeriya JAMB ta ce cikin kwanaki 26 da fara yin rijistar jarrabawar ta yiwa akalla mutane miliyan daya da...
Rahotanni sun bayyana cewa ba’a gudanar da taron majalisar zartaswa ba, wanda aka saba gudanarwa a duk ranar Laraba Sakamakon kamfen da shugaban kasa Muhammadu Buhari...
Kotun daukaka kara da ke zaman ta a Abuja ta yi watsi da bukatar dakataccen babban jojin Najeriya Mai shari’a Walter Samuel Onnoghen na cewa ta...
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da tsare-tsaren taffalin jin kai a yanin Arewa maso gabashin Najeriya. Shirin da aka kaddamar din dai zai fara ne daga shekarar...
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da Sakandire ta kasa (JAMB) ta ce dalibai dubu dari takwas da sittin da tara da dari bakwai da tara...
Kasar nan ta motsa gaba daga mataki na dari da arba’in da takwas zuwa na dari da arba’in da hudu a rahoton da kungiya mai rajin...
Kungiyar lauyoyi reshen jihar Kano NBA ta nesanta kanta daga rufe kotunan na kwanaki biyu da za’a fara daga yau Talata, don yin biyayya ga umarnin...
Kungiyar malaman jami’o’I ta kasa na tantama kan sahihancin jarabawoyin da kuma yaye dalibai da jami’ar Obafemi Awolawo ta yi a yayin da kungiyar ke tsaka...
Gwamnatin tarayya ta ce ta samu nasarar karbo basuka na fiye da Naira Tiriliyan guda cikin shekaru 8, ta hannun hukumar dake kula da kadarorin gwamnati....