Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana takaicin sa bisa kisan wadanda basu ji ba basu gani ba a jihar Filato, inda kuma ya ce gwamnatin sa...
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta cafke tsohon Gwamnan jihar Benue Gabriel Suswam, sakamakon wata matsalar tsaro da ta kunno kai. Hukumar ta cafke tsohon...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ce sama da jam’iyyun siyasa dari ne za su fito cikin takardar kada kuri’a a yayin babban...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin wasu manyan alkalai 28 a babbar kotun daukaka kara da kuma babbar kotun tarayya da kuma babbar kotun...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike da wakilai karkashin jagorancin Ministan ilimi malam Adamu Adamu zuwa jihar Bauchi domin jajantawa kan ibtila’in guguwa da Ambali yar...
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya yi watsi da barazanar da tsohon gwamnan jihar Kano Rabi’u Musa Kwankwaso ke yi na cewar zai kawo...
Gwamnatin Najeriya za ta gina sabbin kebantattun wuraren kiwo guda 94 a jihohin kasar guda 10 don dakile rikicin da ke aukuwa tsakanin manoma da makiyaya....
Rundunar ‘yansanda Kano ta ce babu kanshin gaskiya a rahotannin da wata kafar yada labarai ta ruwaito cewa jami’anta da ke kula da rukunin kantunan Ado...
Gwamnan jihar Zamfara Abdulaziz Yari ya bukaci sarakunan gargajiya a jihar da su gaggauta tattara rahotannin halin da tsaro ke addabar yankunansu. Gwamna Abdulaziz Yari ya...
Gwamnatin Jihar Adamawa ta ayyana kwanaki uku a matsayin ranakun zaman makoki, sakamakon mutuwar shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin Jihar Abdulrahman Abba Jimeta, a safiyar yau a...