

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf zai gabatar da kasafin kudin jihar na shekarar 2026 da ya kai naira tiriliyan ɗaya mafi yawa a tarihin jihar. ...
Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya kaddamar da tsarin rajistar jarirai ta hanyar amfani da fasahar zamani da kuma tsarin rajistar yara daga wata daya zuwa...
Shugaban Kwamitin Amintattu na Jam’iyyar PDP Sanata Adolphus Wabara, ya tabbatar da cewa taron gangamin kasa na jam’iyyar da ake ta jira zai gudana kamar yadda...
Majalisar Wakilan Najeriya, ta gargadi Hukumar Shirya Jarrabawa ta WAEC kan shirin da ta ke yi na fara yin amfani da kwamfuta daga shekara da ke...
Majalisar Wakilai za ta kafa kwamitin wucin gadi domin binciko kadarori mallakar gwamnatin tarayya da suka hada da filaye da gine-gine da aka yi watsi da...
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana gamsuwar ta ga aiyyukan Titin Kilomita biyar dake gudana a kananan hukumomin Ajingi, Wudil da Takai da a baya al’ummar yankin...
Hukumar kula da harkokin man fetur ta Najeriya NMDPRA ta ce, ta dakatar da shirin fara karɓar harajin kaso 15 cikin 100 kan albarkatun man fetur...
Mutane shida sun mutu yayin da wasu 22 suka samu raunika sakamakon hargitsin da aka samu a wajen ɗaukar aikin soji a Ghana. Rundunar sojin kasar...
Kungiyar masu masana’antu na Najeriya MAN, ta buƙaci gwamnatin tarayya da hukumar kula da ingancin abinci da magunguna NAFDAC, da su soke dokar da ta haramta...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci bikin kaddamar da tura dalibai 350 zuwa kasashen waje domin ƙaro karatun digiri na biyu, tare da...