

Rundunar ‘yan Jihar Jigawa ta ce, ta samu nasarar kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da laifin hada kai da kuma bai wa wasu masu...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta karba tare da amincewa da rahoton gyaran kasafin kuɗin ƙananan hukumomi na bana. Majalisar ta amince da rahoton ne bayan da...
Shelkwatar tsaro ta ƙasa ta tabbatar da kashe wasu fitattun kwamandojin ‘yan ta’adda hudu a hare-haren da aka kai ta sama cikin mako guda. Ƴan ta’addan...
Yan jarida biyu daga jihar Kano Shehu Usman Salihu na Premier Radio da Jamila Siyoji Adam ta Arewa Radio, sun lashe lambobin yabo na gwarzon shekara...
Gwamnonin Arewacin Najeriya 19 sun amince su yi matsin lamba ga hukumomi don ganin an yi wa mutanen Tudun-Biri adalci bayan harin bam da sojojin kasar...
Dan siyasar nan a nan Kano Muttaka Darma, ya bayyaana rashin ilimi a matsayin babban dalilin da hana magoya bayan darikar Kwankwasiyya fahimtar yaren Kotu dangane...
Matashin nan na jam’iyyar APC Ahmad A.K, ya bayyana cewa, Gwamnatin Gawuna gwamnatin Alheri ce wadda babu ramuwar gayya a tare da ita. Shiga adireshin da ke...
Kamfanin samar da kayan aikin gona na jihar Kano KASCO, ya mika ma’ikatansa biyu ga rundunar yan sanda sakamakon kama su da laifin fasa ma’ajiyar kaya...
Biyo bayan zarge-zargen bata tarbiyya da ake yiwa shirin tallafawa ilimin yaya mata na AGILE, ma’aikatar ilimi ta jihar Kano ta gudanar da taron karawa juna...
Hukumar ‘yan sandan Najeriya ta ce yan ƙasar na da damar ɗaukar bidiyo da hotunan ‘yan sanda a lokacin da suke gudanar da aiki. Mai...