

Hukumar kula da harkokin kudi ta Nijeriya ta ce babu gudu ba ja da baya, a tsaren-tsarenta na takaita cirar kudi da ta fitar a farkon...
Gwamnatin Nigeria ta hannun hukumar kula da lafiya a matakin farko ta kasa NPHCDA ta ce barkewar cutar Mashako a jihar Kano da sauran jihohin kasar...
Yan kasuwar Kantin Kwari da ke jihar Kano, sun koka kan yadda harkokin cinikinsu ya ja baya. Yan kasuwar, sun alakanta hakan da kusantowar wa’adin daina...
Hukumar kidaya ta Najeriya NPC ta ce, za a gudanar da kidayar jama’a daga ranar 29 ga watan Maris zuwa 2 ga watan Afrilun shekarar da...
Babban bankin Najeriya CBN, ya ce bankuna za su riƙa yin aiki har ranakun Asabar domin karbar tsofaffin kudade daga hannun jama’a. Kama Ukpai, da ya...
A ranar 5 ga Yuli ‘yan bindiga suka kai hari gidan Yarin Kuje Jami’an hukumar DSS sun cafke Tukur Mamu, a ranar 6 ga Satumba Gwamnatin jami’an...
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya bukaci babban bankin Najeriya CBN, da ya kara wa’adin da ya sanya na daina amfani da...
Babban bankin kasa na CBN ya ce, sun aike da jami’an su zuwa bankuna domin tababar da zagayawar sabbin kudin da aka sabinta a hannun jama’a....
Za mu dau hukuncin kan wanda muka kama yana gudun wuce sa’a a titunan Jihar Kano Yawancin hadduran da akeyi suna faruwa ne sakamakon gudun wuce...
Sun wayi gari sun ga ana yanka filaye a cikin tashar So ake a tashe mu daga inda suka dade suna neman abincinsu Al’ummar da ke...